Saturday, August 30, 2014

Nuhu Ribadu Ya Kama Hanyar Zama Gwamnan Jihar Adamawa


NUHU RIBADU YA KAMA HANYAR ZAMA GWAMNAN ADAMAWA

Dukkan alamu sun nuna cewa takarar Malam Nuhu Ribadu ta Gwamnan jihar Adamawa na kasnshin turare d'an-goma. Masu magana sun ce juma'ar da zata yi kyau ana ganeta tun daga almurun Laraba, amma bisa abinda muke gani Juma'ar Malam Nuhu Ribadu tun kusan Asubahin laraba muka hango haskenta. Abinda suke nuna cewar Malam Ribadu na gab da zama sabon Gwamnan jihar Adamawa.

Allah muke roko ya dafawa Malam Nuhu Ribadu a wannan takara, Allah ka sa ya fidda suhe daga wuta idan ya zama Gwamna. Allah ka yi masa jagora kada ka barshi da iyawarsa.

No comments:

Post a Comment