Thursday, July 24, 2014

Kaduna


KADUNA: Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Mukhtar Ramalan YERO ta dage dokar hana fita da aka sanya a jiya ta tsawon awa 24 a cikin garin Kaduna. Wannan sanarwa ta fito ne ta bakin mai taimakawa Gwamna na musamman akan harkokin yada labarai Ahmed Maiyaki. Dan haka, Gwamnati na kiran jama'a da su fita harkokinsu na yau da kullum. Allah ya bamu lafiya da zaman lafiya mai dorewa.

YASIR RAMADAN GWALE
24-07-2014

No comments:

Post a Comment