Saturday, April 11, 2015

Kuri'ar Jin Ra'ayin Jama’a A Kano Ta Nuna Cewar Takai Ne A Gaba


KURI'AR JIN RA'AYIN JAMA'A A KANO TA NUNA TAKAI NE A GABA

A sakamakon farko na kuri'ar jin ra'ayin jama’a da Shafin Taskira suka fitar ya nuna cewar dan takararmu Malam Salihu Sagir Takai na jam'iyyar PDP shi ne a gaba da kaso 58 a yayin da Umar Abdullahi Gondoji na jam'iyyar APC yake biye da shi da kashi 30. Babu shakka wannan sakamako mai faran ta rai ne a wajenmu. In sha Allah irin wannan sakamako zamu samu bayan kammala zabe a gobe In Sha Allah. Allah ya bamu Nasara. Kano Sai Takai.

Yasir Ramadan Gwale 
10-04-2015

No comments:

Post a Comment