Wednesday, May 27, 2015

Akan Inyass Kaulaha Aka Zagi Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wa Sallam?!


AKAN INYASS KAULAHA AKA ZAGIN MANZON ALLAH SAW?

Wallahi duk wanda yake zaton za'a taba martabar Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wa Sallam mu yi shiru ya yaudari kansa. Wallahi Tallahi Manzon Allah yafi ubana yafi ubanka yafi duk wani shehi na da da na yanzu. Wallahi wadannan mutanan karya suke ba kaunar Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wa Sallam  suke ba, tsakaninmu da Allah yadda suke kambama Maulidin Inyass Kaulaha da yadda suke kashe kudi haka suke kambama Maulidin Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wa Sallam? Wannan babban dalili ne da zai tabbatar wa mai shakka cewar ko Maulidin da suke da sunan Manzon Allah karya suke sun fake ne dan su tabbatar da kafa Maulidin Inyass Kaulaha.

Wallahi karya suke, ba kaunar Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wa Sallam suke yi ba. Duk wanda yace wai wannan abinda su Abdul Inyass suka fada wai ba da yawunsu akai ba,  karya suke munafukai ne, sun san wannan abin da Allah ya tona musu asiri ta bakin su Abdul Inyass,  shi ne faira shi ne hakika kuma shi ne abinda Tijaniya ta kansa, basa kaunar Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wa Sallam basa ganin girman Allah.

Shin yau aka fara irin wannan kafuricin a Kano ko kuma a cikin Tijaniya? Shekara da Shekaru suna yin wannan shirka da kafurci suna shiga cikin Musulmi suna sajewa,  sai yanzu ne Allah ya fara tona musu asiri. Duk wanda ya rike wani mutum ba Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wa Sallam wallahi ya tab'e ya halaka.

Duk wannan abin da ke faruwa a Tijaniya Ibrahim Inyass Kaulaha shi ne ya assasa shi. Wallahi Inyass tataccan dan Damfara ne, mushrikai,  zindiki, ya cuci al'Umar Musulmi a Najeriya, yayi musu fashin Imani ya raba su da Allah ya raba su da ManzonSa Sallallahu Alaihi Wa Sallam.  Babu wani mutum da zai ce Inyass Kaulaha mutumin kirki ne, ta ina ya zama mutumin kirki? Shin abinda ke cikin Faila da hakika ba a cikin Tijaniya suke ba? 

Wallahi akan Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wa Sallam ba zamu daina la'antar wadannan mushrikai ba, wanda duk zai ji haushi yaji, wanda zai b'ata Rai ya b'ata. Abinda na sani ne kuma nayi Imani da shi cewar Manzon Allah Sallallahu Alaihi Wa Sallam yafi ubana yafi ubanka, yafi shehinka yafi uban shehinka. Ba zamu gushe ba muna ce muku Allah ya isa bamu yafe ba.

Yasir Ramadan Gwale

No comments:

Post a Comment