Monday, June 24, 2013


MASAR: HASSAN SHEHATA NA KASAR MASAR YA BAKUNCI LAHIRA SAKAMAKON ZAGIN NANA AISHA (Uwar Muminai) MATAR MANZON ALLAH (SAW)

Wani fitaccen Malamin Addinin Shi’ah Sheikh Hassan Shehata ya bakunci Lahira sakamakon zagin Uwar Muminai, Nana Aisha Radiyallahu Anha. Shi dai malamin daman ya shahara da zagi da aibanta sahabban Annabi Muhammad Salallahu Alaihi Wasallam, tare da Iyalan Gidansa.

A ranar lahadin makon da ya gabata ne, al’ummar garin Giza dake kusa da babban birnin kasar Masar Al-Qahira, suka yiwa unguwar da Shehata yake tsinke. Inda daman tuni suke zarginsa da gina wani makeken gida wanda babu abinda ake yi acikinsa sai aikata zinace-zinace da sunan Mut’ah, wato auren taba ka lashe da shi’ah suke yi. Baya ga wannan, mutanan wannan unguwa suna cike da bakin ciki kwarai da gaske irin yadda Shehata yake zagi da aibanta Uwar Muminai Nana Aisha Matar Manzon Allah Salallahu Alaihi Wasallam.

Da abin ya kai bango ne a ranar lahadin da ta gabata al’ummar suka yi kukan kura inda suka kunna kai cikin gidan da shahata yake aikata masha’a tare da sauran ‘yan shi’ar da ke cikin gidan. Rahotanni sunce akwai kimanin Mutane 38 acikin gidan suna aikata zinace-zinace a lokacin da matasan suka kunna kai cikin gidan, inda ba tare da wata wata ba suka aika da mutum hudu lahira, kuma suka ci nasarar damke kartaginsu, Hassan Shehata, rahotanni sun nuna sai bayan da matasan suka gama wasan kura da Shehata sannan ne suka aikashi lahira ba tare da wani bata lokaci ba.

Ministan Lafiya na kasar Masar ya tabbatar da mutuwar Shehata a hannun mutanan da suka kira Jihadi akansa. Matasan wadan da yawansu ya tasamma 3000 sunce daga yanzu sun shata layi ga duk wani dan Shi’ah da ya sake zagin Uwar Muminai ko Sahabban Manzon Allah a bainar jama’a, ballanata kuma su kama mutum yana aikata badala da sunan Mut’ah, sun ce duk wanda suka kama to sai dai fa uwarsa ta haifi wani.

A nasa jawabin wani fitaccen Malamin Sunnah a yankin Sheikh Muhammad Hassan yayi kira ga Shugaban Kasar Muhammad Mursi da kada ya sake ya baiwa ‘yan Shi’ah damar da zasu dinga cin mutuncin Sahabban Manzon Allah da Matansa. Ya kara da cewa idan kuwa gwamnati tayi kunnan uwar Shegu to Matasan Sunnah sun shirya mutuwa domin kare martabar Sahabban Manzon Allah da Iyalan Gidansa.

MADALLAH DA WADANNAN MATASA, ALLAH YA SAKA MUSU DA ALHERI YA TABBATAR DA DUGA DUGANSU AKAN BIN SUNNAH MANZONSA SALALLAHU ALAIHI WASALLAM. LALLAI MUNA FATAN WANNAN ABU YA ZAMA DARASI, KUMA WANNAN SHINE ABINDA DUK MATASA YA KATA SU YI KOYI DA SHI, DUK INDA AKAJI WANI YA ZAGI MATAR MANZON ALLAH KO SAHABBANSA TO YA BAKUNCI LAHIRA NAN TAKE BA TARE DA BATA LOKACI BA. ALLAH YA TAIMAKI MUSULUNCI DA USULMI YA KARYA SHI’AH DA SHI’ANCI, YA TURMUZA HANCIN MASU ZAGIN SAHABBAI DA IYAYAN MUMINAI.

Yasir Ramadan Gwale
24-06-2013

No comments:

Post a Comment