Friday, December 21, 2012

JOHN DANFULANI FUTSARARRAN KIRISTA


JOHN DANFULANI FUTSARARRAN KIRISTA
Yau kusan na wayi gari da samun bakaken maganganu da zagi daga John Danfulani a cikin Inbox dina, amma da yake ba tsoronka nake jiba, munyi karo da kai, duk da cewa ni ban iya zagi ba kuma addinina bai koyar da ni hakan ba. Haka kuma, duk a post dinka na yau da zagi da cin mutunci da kayi mana wannan abin dariya ya bamu, domin ko kadan bai yi mana ciwo ba. Bari na gaya maka abinda baka sani ba, Kafurai na gaske ba 'yan tasha 'yan gareji ba irinka, Manya su ABU-JAHAL babu irin maganganun da basu yi ga addinin Musulunci ba. Sai da Abu-Jahal ya fadi magana marar dadi ga fiyayyan halitta ALLAH da kansa ya saukar da sura ta 112 acikin Al-Qur'ani domin rarrashi ga Fiyayyan halitta, dan haka:

Ina son Mista John Danfulani ka sani duk abinda zaka kiramu sai dai ka kiramu, Yakowa dai ya riga ya mutu har abada kuma ba zai dawo ba. Mu Musulmi ba Jahilai bane muna rayuwa bisa koyarwar addininmu ne, ka sani mu ba wai murna muke da Mutuwar Yakowa bane, ba kuma muna fadar haka bane domin ku yarda damu, kunyi kadan domin mu fadi abu dan mu burgeku (kadangaru ma irinku Aljifan baya). Babban bakin cikinku shine Malam Ramalan Yero ya zama gwamnan Kaduna abinda ko kadan bai yi muku dadi ba, ko ka kiramu 'ya 'yan almajirai koma duk sunan da zaku kiramu da shi, muna tabbatar maka mu ba jemagu bane. 

Muna da Addini da sana'a da kuma al'adunmu kyawawa da suka dace da addini, sannan kuma muna da harshenmu abin alfaharinmu. Turawan mulki basu ci nasarar wanke mana kwakwalwa ba da sauyawa mana tunanin mu dauki sunayansu da addininsu da dabi'unsu. Yanzu bai isheku abin kunya ba, a ce kai kana takamar Kiristanci amma ko kadan 'yan kudu da kuke danganta kanku da su suna kallonku kirsitocin karya(Suna nesanta kansu da ku, amma kuna nanike musu), sannan mu kuma anan muna kallonku Jemagu.

Wallahi ka sani mu ba matsorata bane, kuma ba jahilai bane irinku da muka kasa fahimtar rayuwa. Ashirye muke ga dukkan wani dan iskan mara kunya irinka, ina tabbatar maka kuma dan shege ka fasa . . . Dan bantan Uba.

No comments:

Post a Comment