Monday, February 24, 2014

Borno


BORNO: Jaridar SundayTrust ta ruwaito wani tsegumi da ta samu daga fadar Shugaban kasa Dr. Goodluck Jonathan cewa ana shirin sauya Gwamna Kashim Shettima da Gwamnan soja nan gaba a mako mai kamawa. Sannan kuma a BBC yau naji sun ce ankai wani sabon hari a garin Izge a jiya Asabar bayan marece an kone garin kurmus. Shin anya kai wannan harin baya karfafa Labarin da ST suka yi? Allahumma Asleh A'immatana Wa'ulata Umurina. Allah ka amsa rokonmu ba dan halinmu ba. Allah ka amintar damu. Allah ka kawo mana karshen al'amarinnan.

Yasir Ramadan Gwale
24-02-2014

No comments:

Post a Comment