Sunday, January 25, 2015

SA'UDIYYA: Najeriya Ta Mika Ta'aziyar Rasuwar Sarki Abdullah


SA'UDIYYA: Najeriya Ta Mika Ta'aziyar Rasuwar Sarki Abdullah

Mataimakin Shugaban Kasa Alh. Muhammad Namadi(na) Sombo jiya a Riyadh a lokacin da yake wakiltar 'yan Nigeria wajen mika ta'aziyar rasuwar Sarki Abdullah Marigayi. Shugabanni kasashen duniya na cigaba da yin turuwa zuwa Sa'udiyya dan yin Ta'aziya da kuma taya sabon Sarki Salman murnar.

Yasir Ramadan Gwale
25-01-2015

No comments:

Post a Comment