Saturday, September 6, 2014

Masu Jihadin Karya


Kungiyoyin Musulunci na 'yan Ta'adda suna fakewa da Musulunci wajen aikata Ta'addanci da cin zarafin Musulmi. Kasashen Yamma na fakewa da kungiyoyin 'yan Ta'adda dan yaki da Musulunci. Shi yasa duk abinda Israela ta ke yi a Ghazza sunansa kare kai a wajensu, Israela kuma na cewa 'yan Hamas ta ke yaka, a yayin da take jefa boma-bamai kan gidajen jama'a. Musulmi da dama an rude su da kafafen yada-labarai na kasashen Turai, da dama suna zaton duk abinda suka ji gaskiya ne.

Yasir Ramadan Gwale
06-08-2014

No comments:

Post a Comment