Saturday, September 6, 2014

Makarantar Malam Bambadiya


MAKARANTAR MALAM BAMBADIYA: Ustaz Lawal Adam Gangara kenan yake karbar kyauta daga hannun Farfesa Malumfashi Ibrahim a madadin Yasir Ramadan Gwale dazu a Kaduna, wajen bayar da kyautukan gasar kagaggun Labarai da Makarantar ta shirya. Ina godiya da farin ciki da wannan kyauta, ina kuma fatan alheri ga sauran abokan takara da 'yan makaranta.

YASIR RAMADAN GWALE
06-08-2014

No comments:

Post a Comment