Tuesday, December 9, 2014

Alhamdulillah Takai Yaci Zabe


ALHAMDULILLAH TAKAI YACI ZABE

Godiya ta tabbata ga Allah madaukakin Sarki da ya nuna mana wannan Nasara ta Malam Salihu Sagir Takai da ya zama dan takararmu na Gwamna a Kano. Muna kara mika godiya ga Daliget da suka zabi cancanta. Allah ya bamu nasara a babban zabe mu kada madu bacci. Allah mun gode maka.

JIGAWA: Muna taya murna ga Malam Aminu Ringim bisa nasarar da ya samu. Allah ya nuna mana babban zabe lafiya.

KADUNA: Muna taya Dallatun Zazzau Malam Ramalan Yero murnar samun nasara da yayi. Allah ya baka Nasara a babban zabe Dallatu.

Yasir Ramadan Gwale
09-12-2014

No comments:

Post a Comment