Tuesday, December 9, 2014

Alhamdulillah Malam Nuhu Ribadu Yaci Zabe


ALHAMDULILLAH MALAM NUHU RIBADU YACI ZABE

Alhamdulillah muna godiya ga Allah madaukakin sarki da ya nuna mana wannan Nasara. Haka kuma muna kara mika godiya ga Daliget na Adamawa hakika kun zabi wanda ya dace. Muna murna da wannan zabe da kuja yiwa Malam Nuhu Ribadu. Alhamdulillah Allah mun gode maka. Allah ka nuna mana babban zabe lafiya kuma muna kara rokonka Ya Allah ka baiwa Malam Nuhu Ribadu nasarar lashe babban zabe mai tafe. Masha Allah.

Muna kuma fatan kara samun Nasara ga Malam Salihu Sagir Takai a nan gaba kadan.

Yasir Ramadan Gwale
09-12-2014

No comments:

Post a Comment