Tuesday, October 7, 2014

Jihad


JIHADI: Zai zama abin da daure kai ace anje ana dasawa mutane kayan fashewa kuma wasu su dinga ikirarin wai Jihadi suke yi idan sun mutu Allah zai tashe su a sahun su Hamza Ibn Abdulmuddalib saboda suna zaton sun mutu shahidai! Ko kusa wannan gurbataccen tunani ne, da gurguwar fahimta da zafin kan addini cikin matsanancin jahilcin addini, wanda irinsu Osama Bin Laden suka shuka shi yayi tsiro a zukatan wasu daga cikin fusatattun matasan Musulmi da basu gama fahimtar meye Addinin Islama ba. Shin meye Jihadi a Musulunci?
Yasir Ramadan Gwale
07-10-2014

No comments:

Post a Comment